Tattaunawa

Tattaunawa

Zan bayyana sunayen wadanda suka tuntube ni kan zaben Jonathan a 2015 – Farfesa Ango

Farfesa Ango Abdullahi, daya ne daga cikin ’yan Arewa 151 da masu goyon bayan Shugaba Jonathan suke kokarin tuntuba domin mara musu baya a zaben badi.

Rikicin Sudan ta Kudu darasi ne ga Najeriya – Balarabe Musa

Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa yana daya daga cikin ’yan siyasa masu ra’ayin ci gaba, tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna kwararren akanta ne da ya

Littattafan ’yan darika ke kafirta su ba ’yan Izala ba – Sheikh Ahmadu Maidankoko

Sheikh Ahmadu Maidankoko sanannen malami ne musamman a Kudancin kasar nan. A tattaunawarsa da Aminiya ya ce littattafan ’yan darikar Tijjaniyya ne suk

Yadda na fara shirin ‘Lafiya Uwar Jiki’ a Muryar Amurka – Dokta Ladan

Dokta Muhammad Ladan, mai kimanin shekara 60 farfesan bincike kan harhada magunguna ne, kuma shi ne yake amsa tambayoyin jama’a a mashahurin filin nan

Wurinmu Gwamnatin Tarayya ta koyi tsarin makarantun allo na zamani – Mai Tafsiri

Alhaji Musa Garba Mai Tafsiri shi ne Kwamishinan Ma’aikatar Raya Addini kuma mukaddashin shugaban Hukumar Ilimi Bai-daya ta Jihar Sakkwato, Aminiya ta