Tattaunawa

Tattaunawa

Idan kun isa ku fice daga PDP – Sanata Gada ga Gwamnoni 7

Sanata Abubakar Umar Gada shi ne mai ba Shugaban Jam’iyyar PDP a kasa Alhaji Bamanga Tukur shawara kan harkokin siyasa, tsohon dan takarar Gwamnan Jih

Da’awar wayewa ke sa matasa shaye-shaye – Malam Niga

Malam Lawal Yusuf Baduru wanda aka fi sani da (Malam Niga) yana da cibiyar kula da masu tabin hankali a Rigasa da ke Jihar Kaduna. A kwanakin baya ya

Wajibi ne a hukunta sojojin da suka yi kisan gilla a Borno da Yobe – Ustaz dandada

Ustaz Abubakar dandada shi ne Shugaban Jam’iyyar NDP a Jihar Bauchi wanda rahoton da kungiyar Amnesty International ta fitar kan kashe kusan mutum dub

Za mu hada sanatoci da talakawa idan ba su sako musu kudinsu na SURE- P ba – A.Y. Gombe

Alhaji Adamu Yaro Gombe da aka fi sani da A.Y. Gombe shi ne shugaban Jam’iyyar PDP na farko a Jihar Gombe, kuma a yanzu shi ne shugaban shirin nan na

Babu sabuwar PDP a Gombe -Habu Mu’azu

Alhaji Habu Mu’azu shi ne tsohon shugaban matasan Jam’iyyar PDP na Jihar Gombe a zamanin Gwamna Muhammad danjuma Goje, sai dai kuma sakamakon raba-gar