Tattaunawa

Tattaunawa

Dalilin da na rubuta littafin koyar da Fulatanci – Laraba Ahmed Kawu

Hajiya Laraba Ahmed Kawu Bafulatana ce yar asali Karamar Hukumar Dukku a Jihar Gombe kuma gogaggiyar ma’aikaciyar gwamnati da ta rike  mukamin Darakta

PDP na shirin dakatar da Jonathan kan faduwarta a  zaben Bayelsa

Mai yiwuwa Jam’iyyar PDP ta dakatar da tsohon Shugaban Kasa Goodluck Ebele Jonathan daga cikinta bisa zargin ya tallafa  Jam’iyyar APC, wanda hakan ya

APC da Oshiomhole sun yaba wa karamcin  Jonathan

Jam’iyyar APC ta yaba da yadda tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan ya karbi zaben Jihar Bayelsa da aka yi a makon jiya. APC ta ce Jonathan ya ji da

‘Yan daba sun kona Shugabar Mata ta Jam’iyyar PDP

Wadansu da ake zargin ’yan bangar siyasa ne sun kone Shugabar Mata ta Jam’iyyar PDP ta Karamar Hukumar Ofu dda ke Jihar Kwara, Misis Acheju Abuh a gid

Rufe kan iyakoki alheri ne ga ci gaban tattalin arziki – Adahama

Alhaji Sa’idu Dattijo Adahama Fitatcen dan kasuwa ne, masani kan harkar masana’antu da tattalin arziki. A tattaunawarsa da Aminiya  ya ce rufe kan iya