Tattaunawa

Tattaunawa

Abin da ya sa Gwamnatin Bauchi ke biyan wadanda aka yi filin jirgi kudinsu bayan shekara 38 – Baba Suleiman

Aminiya ta zanta da Darakta Janar na Hukumar Filaye da Safayo na Jihar Bauchi Alhaji Baba Abubakar Suleiman, inda ya bayyana yadda Gwamnatin jihar tak

Na shiga takara ce don bai wa matasa kwarin gwiwa– Adnan Tudun-Wada

Kwamared Adnan Mukhtar Tudun-Wada matashin dan siyasa ne, marubuci kuma dan jarida da ke cikin matasan da suka shige gaba wajen fafutukar tabbatar da

APC ta kaddamar da yakin zaben Buhari da Bagudu a Kebbi

Jam’iyyar APC reshen Jihar Kebbi ta kaddamar da yakin neman zaben Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da Gwamna Abubakar Atiku Bagudu karo na biyu a zaben

Kishin matasa ya sanya ni shiga siyasa  – Salisu Wake Up

Salisu Muhammad, wanda ake wa lakani da Wake Up Katsina Youth, daya ne daga cikin matasan ’yan siyasa da suka amsa kiran matasa su shiga siyasa, inda

Akwai siyasa a rikice-rikicen da ke faruwa a kasar nan –  Sani Zauro

Alhaji Sani Hukuma Zauro shi ne Shugaban Amintattu na Jam’iyyar APC a Jihar Kebbi, ya  shaida wa Aminiya cewa akwai ’yan siyasar da suke amfani da mat