Tattaunawa

Tattaunawa

Duk mai sukar gwamnatin Buhari azzalumi ne – Namaroko

Alhaji Hassan Umar Namaroko shi ne dan takarar Majalisar Dokikin Jihar Kebbi a mazabar Birnin Kebbi A, a Jam’iyyar APC a zaben 2019. A hirarsa da Amin

Abin da ya sa muke yi wa kasa addu’a duk farkon shekarar musulunci – Sheikh Dahiru Bauchi

Sanannen Malamin addininin Musulucin nan kuma jagora a Darikar Tijjaniyya, kuma Mataimakin Shugaban Kwamitin Fatwa na Majalisar Koli kan Harkokin Musu

Abin da muke bukata wajen Shugaba Buhari – Dokta Shamsudden

Aminiya ta zanta da Dokta Shamsuddeen Aliyu Maiyasin, dan gwagwarmayar kwato wa matasa ’yanci, kuma shi ne Shugaban Kungiyar National Youth Empowermen

Al’umma na da laifi kan yawaitar shaye-shaye – Ibrahim Katsina

Alhaji Ibrahim Ahmad Katsina shi ne Shugaban Gidauniyar Samar da Zaman Lafiya da Tsaro a Zamantakewar Al’umma. A makon jiya ya kasance babban bako mai

Za mu fara watsa shirye-shirye kai tsaye daga Najeriya – Shugaban Africa TB

Dokta Habib Tijjani Tahir shi ne Shugaban Shirye-Shirye da Tsare-Tsare na Gidan Talabijin na Africa TB Group da ke kasar Sudan. A tattaunawar da Amini