Tattaunawa

Tattaunawa

Domin karfafa matasa ne zan yi takarar majalisar Kaduna – Shu’aibu Bala

Ka gabatar da kanka ga masu karatu? Sunan Shu’aibu Bala, an haife ni a garin dandaura a shekarar 1988, kuma na yi karatun Firamare da Sakandare

Kuskure ne a yi sulhu da masu aikata miyagun ayyuka – Ali kwara

Fitaccen mai yaki da ’yan fashin nan da masu aikata miyagun ayyuka, Alhaji Ali kwara a kwanan baya ya yi wani artabu da ’yan fashi a dajin

Mahaifin wakilin Aminiya na Jihar Filato ya kwanta dama

Allah Ya yi wa Malam Amadu Isiyaku mahaifin wakilin jaridar Aminiya na Jihar Filato, Hussaini Isah rasuwa. Marigayin ya rasu ne a ranar Asabar da ta g

Zan rungumi duk kungiyar da ke son cigaban Arewa – Shugaban Dattawan Arewa

Sabon shugaban kungiyar Dattawa Arewa wato Arewa Elders Forum, Farfesa Ango Abdullahi ya yi alkawarin rugumar duk wata kungiya da aka kafa da manufar

Al’ummar Kebbi ta Arewa na bukatar sabon wakili a Majalisar Dattawa

Al’ummar mazabar Kebbi ta Arewa da ke Jihar Kebbi sun yi kira ga dan Majalisar Wakilai mai wakiltar kananan hukumomin Arewa da Dandi Dokta Hussa