Tattaunawa

Tattaunawa

Kudin na’urar kayyade gudu ya yi yawa – Alhaji Salihu

  A ‘yan kwanakin nan ne Hukumar kare hadura ta kasa ta sanar da yin amfani da na’urar kayyade gudu a motocin haya, a kasar nan baki daya. Wakili

Yadda Gwamnatin Filato ta dawo da shirin tsaftace Jos – Abdullahi Abbas

Kwamishinan muhalli da ma’adanai na Jihar Filato Alhaji Abdullahi Garba Abbas ya bayyana cewa gwamnatin jihar ta dawo da shirin nan na aikin kwa

Ya kamata Musulmi su bubbude makarantun kiwon lafiya da asibitoci – Sheikh Haris Jos

Fitattacen Malamin Addinin Musuluncin nan da ke Jos a Jihar Filato, Sheikh Muhammad Haris Salihu Abubakar Jos, shi ne Daraktan Asibitin Anwar da aka b

Yarbawa sun fi mutanen Arewa ba da gudunmawar dukiya ga addini – Ustaz Hakimi

Ustaz dalhatu Abubakar Abdullahi Hakimi Kantana shi ne Shugaban Majalisar Malamai ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa res

Yadda nake horar da kangararrun yara ba tare da duka ba – Malam Kawu

Malam Abdullahi Muhammad Tahir, wani malami ne mazaunin Titin Yakubu Wanka a cikin garin Bauchi da ake yi masa inkiya da Malam Kawu. Malamin ya sanu s