Tattaunawa

Tattaunawa

Ba zai yiwu a raba Najeriya ba – RSM Madu

Aminiya ta samu tattaunawa da wani tsohon soja wanda ya ce yana daya daga cikin sojojin Najeriya da aka fara dauka. A hirar, ya nuna yadda suka je bir

‘Bai kamata a kira ’yan Majalisar Kaduna ’yan amshin-shatan El-Rufa’i ba’

Mu’azu danjuma Saboli matashin dan siyasa ne a karamar Hukumar Kachiya a Jihar Kaduna, kuma shi ne Mai bai wa Mataimakin Shugaban Majalisar Dokokin Ji

Makarantun kimiyya da kere-kere za su samar da hanyoyin dogaro da kai – Farfesa Fagge

Shugaban Kwalejin IIimi (kere-kere) ta Tarayya da ke Bichi, Farfesa Bashir Muhammad Fagge ya ce  makarantun kimiyya da kere-kere suna kara samar

Mutanen Jigawa na nadamar zavar Gwamna Badaru – Malumawa

Alhaji Garba Ibrahim Malumawa shi ne Sarkin Yakin Sule Lamido na Jam’iyyar PDP kuma mai fafutikar kare tsohuwar gwamnatin Jihar Jigawa a masarautar Du

An gina Jam’iyyar APC kan karya shi ya sa take tangal-tangal – John Telpar

John Telpar Akans shi ne Sakataren Watsa Labarai na Jam’iyyar PDP reshen Jihar Filato, a tattaunawar da ya yi da wakilinmu, ya ce ban da yunwa da tala