Tattaunawa

Tattaunawa

Cin amana ke yi wa sabuwar gwamnati tarnaki – danmasanin Jibiya

Wani tsohon dan majalisar dokoki a tsohuwar Jihar Kaduna da ya rike shugabancin kwamitin aiwatarwar majalisar a Jamhuriya ta Biyu, Alhaji Ashiru Aliyu

dan majalisa ya koka kan watsi da Kogin Hadeja

Sabon dan Majalissar Tarayya daga mazabar Kafin Hausa da Auyo da Hadeja Alhaji Usman Ibrahim Kamfani ya nuna damuwa kan yadda Gwamnatin Tarayya ta yi

Yadda na zama cikin ’yan amshin Shata na farko – dan-Musulmi

Alhaji Sulaiman Usman wanda aka fi sani da dan-Musulmi dattijo ne da ya ga jiya ya ga yau, kuma shi ne marokin Firimiya na farko, sannan yana daya dag

Ya kamata Buhari ya kafa hukumar karbe makamai daga hannun jama’a – Adaji

Mista Ben Adaji na daya daga cikin manyan ’ya’yan Jam’iyyar APC a Jihar Kogi a hirarsu da wakilinmu a Jalingo, Mista Adaji ya sharwarci Shugaban kasa

Ba mu fushi kan faduwarmu a zabe ba – Farfesa Alkali

Farfesa Rufa’i Ahmad Alkali shi ne mai baiwa Shugaban kasa Jonathan shawara a kan al’amuran siyasa, Aminiya ta zanta da shi a kan yadda Jam’iyyar PDP