Uncategorized

Uncategorized

Ku dauki makamai ku kare kanku daga ’yan bindiga – Gwamnan Bauchi

Bala ya ce ba zai yiwu a bari a ci gaba da aikata ta’addanci ba.

Mutum 5 sun mutu, 37 sun jikkata a hatsarin mota a Koriya ta Kudu

Mutum 37 suka jikkata sakamakon hatsarin.

Hana mata aikin jinkai ta haifar wa MDD tsaiko a Afghanistan

MDD ta ce shigar mata ayyukan jinkai abu ne da babu makawa kuma dole a ci gaba da hakan.

San da aka turke don Kirsimeti ya yi kisa a Bayelsa

Marigayin tare da wasu abokansa suka hada kudi suka sayi san don bikin Kirsimeti.

Mutum 3 sun mutu a hasatrin jirgin sojin Nijar

Duka mutum ukun da ke cikin jirgin sun mutu, yayin da gwamnatin kasar ta fara bincike domin gano dalilin aukuwar hatsarin.