NAFDAC ta kwace maganin kara kuzarin jima’i
Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna (NAFDAC) ta kwace katon-katon na magungunan kara kuzarin jima’i a wata kasuwa a Legas. Jami’an Sashen Aik
Uncategorized
Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna (NAFDAC) ta kwace katon-katon na magungunan kara kuzarin jima’i a wata kasuwa a Legas. Jami’an Sashen Aik
Kotu ta ce ta yanke wa matasan hukuncin kisa ta hanyar rataya ne bayan da ta same su da aikata fashi da makami.
A safiyar Talata ce Allah Ya yi wa Shehu Giant, tsohon Shugaban Karamar Hukumar Kaduna ta Arewa ne, cikawa a Asibitin Sojoji na 44 da ke Kaduna.
INEC ta zargi ’yan siyasa da ba wa mutane kudi su dauki lambar katin zabensu
’Yan sanda sun cika hannu da wani tsoho mai shekara 75 da ya yi wa ’yar dan uwansa mai shekara hudu fyade a Jihar Nasarawa.