Uncategorized

Uncategorized

Kwamandojin Boko Haram da Mayaka 49 Sun Mika Wuya A Borno

Boko Haram da ISWAP na yakar juna saboda mata da kudi da yankunan da suke da iko Arewa maso Gabas

KILAF: A Kano za a yi baje kolin fina-finan harsunan Afirka na 5

Shirye-shirye sun yi nisa na fara bikin bajen kolin fina-finan da ake yi da harsunan Afirka karo na farko tun bayan bullar COVID-19.

Amurka ta saki dan damben Najeriya da ta tsare

An saki dan wasan damben Najeriya, Israel Adesanya, bayan kama shi da zoben tagulla a cikin kayansa a New York.

Ghana ta lashe amanta kan gargadin barazanar ta’addancin a Abuja

Sanarwa ta ce, ’yan Ghana na zaune lafiya da ’yan uwansu ’yan Najeriya, kuma babu wata barazana ga rayuwarsu ko kuma dukiyoyinsu.

Ba za a biya lakcarori kudin aikin da ba su yi ba

Ministan Ilimi ya karyata zargin da ASUU na cewa biyan su na iya kwanakin da suka yi aiki yunkuri ne na mayar da su ma’aikatan wucin gadi.