Uncategorized

Uncategorized

Zabar Mataimakin Atiku: Shugabannin PDP sun sa labule

Gwamnoni da sauran shugabannin jam’iyyar da dama ne ke halartar taron

Takarar shugaban kasa sai dan Kudu –Gwamnonin APC na Arewa

Gwamnonin APC a Arewa sun ce in don Allah ake yi a bar wa ‘yan Kudu takara

‘Dole gwamnati ta kara himma don kwato fasinjojin jirgin kasan Kaduna-Abuja’

Dangiwa Umar ya bukaci kungiyar agaji ta Read Cross ta shiga tsakani a sako mutanen

NAJERIYA A YAU: Majalisa Ta Kafa Dokar Kwace Kujerun ’Yan Siyasa Da Suka Sauya Sheka

Me ke hana ’yan siyasa zama a jam’iyyar da suka ci zabe a karkashin inuwarta?

Ramadan: Sarkin Saudiyya zai ba ’yan Najeriya 12,600 abinci

Iyalai Musulmi 2,300 a Najeirya ne za su amfana da kayan abinci a watan Ramadan