Uncategorized

Uncategorized

’Yan ta’adda sun dasa bom a makarantu da asibitocin Kaduna

’Yan ta’adda na yunkurin cutar da al’umma ta hanyar dasa ababen fashewa a makanrantu, asibitoci, gidajen abinci da wuraren ibada da sauransu

Cikin ’yan Kaduna ya duri ruwa bayan tashin abin fashewa

An tura ’yan sanda masu kwance bom zuwa wurin da abin ya faru a cikin dare.

Rikicin Ukraine: Rasha ta fara gwajin manyan makamai

Rasha ta kaddamar da atisayen bayan ta yi watsi da zargin da Amurak ta yi cewa Mosko ta kammala shirin mamaye Ukraine.

Wanne hali ake ciki a Burkina Faso bayan juyin mulki?

Rahotanni sun ce Mutane sun koma harkokinsu na yau da kullum a kasar.

NAJERIYA A YAU: Dalilan Gwamnatin Kano Na Dakatar Da Makarantu Masu Zaman Kansu

Hikimar rufe makarantun kudi da kuma yadda hakan zai shafi ilimi a Jihar Kano.