Uncategorized

Uncategorized

FOMWAN ta kadu da rasuwar Sheik Ahmad Lemu

FOMWAN ta bayyana kaduwar ta da rasuwar shahararren malamin addinin Musuluncin nan, Sheik Ahamd Lemu.

An fara tantance masu ajiya a bankuna 42 da CBN ta rushe

Daga Litinin 21 zuwa Alhamis 24 ga Disamba za a tantance masu ajiyar da za a biya

Daliban Kankara sun sauka a Gidan Gwamnatin Katsina

Daliban Kankara da ’yan bindiga suka sako sun isa Katsina

An gano Daliban Kankara a dajin Zamfara

Gwamna da sojoji sun musanta ikirarin Boko Haram na garkuwa da daliban GSSS Kankara

An sako daliban ABU guda 9 da aka yi garkuwa da su

Daliban Jami’ar Ahmadu Bello dake Zariya (ABU) guda tara da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja