Uncategorized

Uncategorized

El-Rufai ya sassauta dokar hana fita a Kudancin Kaduna

Gwamnatin Jihar Kaduna ta sasauta dokar hana fita na awa 24 a Kananan Hukumomin Jema’a da Kaura da yankin Kudancin jihar da aka sanya a makonni

Coronavirus ta kashe Sanata Buruji Kashamu

Mamacin shi ne dan takarar gwamnan jam’iyyar PDP a jihar Ogun a 2019

Harin bom ya kashe ‘yan gudun hijira 15 a Kamaru

Wasu mahara da ba a san ko su wane ne ba sun kai harin bom a wani sansanin ‘yan gudun hijira a Arewacin Kamaru.

Ba ruwan Buhari da kalaman Mamman Daura —Fadar Shugaban kasa

Batun dakatar da tsarin karba-karba a zaben 2023 da Mamman Daura ya yi ra’ayinsa ne ba na Shugaba Buhari ba.

Dalibai sun ba gwamnati wa’adin bude manyan makarantu

Sun ce ran gwamnati zai baci idan ta ki bude manyan makarantun cikin sati biyu