Uncategorized

Uncategorized

Mahara sun yi garkuwa da jami’in tsaro da matarsa

’Yan bindiga sun yi garkuwa da wani hafsan Hukumar Shige da Fice ta Najeriya (NIS) da matarsa bayan sun kashe ’yar uwarsa a daren Talata. Maharan sun

An kori shugabannin kananan hukumomi saboda rashin sa takunkumi

An kori wasu Shugabannin Kananan Hukumomin Jihar Yobe saboda rashin sanya takunkumin kariyar cutar COVID-19 a wurin taro. Shugabannin rikon kananan ku

Boko Haram ta harbi jirgin agajin Majalisar Dinkin Duniya

Mayakan Boko Haram sun bude wuta a kan jirgin agaji na Majalisar Dinkin Duniya (MDD) a yankin Damasak na Jihar Borno. Jami’in agaji na MDD a Naj

Kotu ta yi watsi da karar zaben Yahaya Bello

Kotun Daukaka Karar Zaben Gwamnan Jihar Kogi ta yi watsi da karar da ke kalubalantar zaben Gwamna Yahaya Bello a zaben da ya kawo shi wa’adin mu

Haihuwa ta kankama a sansanin ’yan gudun hijirar Katsina

Yawan hare-haren ’yan bindiga a wasu kananan hukumomin Jihar Katsina ya tilasta bude sansanonin ’yan gudun hijira uku a sassan jihar da suka hada da B