Uncategorized

Uncategorized

Ranaku uku ne yanzu za a rika fita a Kano

An kara sassauta dokar hana fitar da aka sanya saboda coronavirus a jihar Kano zuwa kwana uku a duk mako. Za a bude wuraren ibada da kasuwanni da saur

Abin da kungiyoyin addinai suka ce kan bude wuraren ibada

Majalisar Kolin Harkokin Musulunci a Najeriya (NSCIA) ta shawarci Gwamnatin Tarayya da ta yi feshin kashe kwayoyin cuta a wuraren ibada. Kakakin Majal

Coronavirus: An shirya bude wuraren ibada da na shakatawa a Legas

Gwamnatin Legas ta shirya bude masallatai da coci-coci dama wuraren shakatawa a jihar. Shugaban ma’akatar kare lafiya ta jihar Mr Lanre Shitu ne

Jariri ya warke daga COVID-19 a Kaduna

An sallami wani jariri dan wata hudu da ya kamu da cutar COVID-19 bayan ya warke a jihar Kaduna. Mutum 149 ke nan suka warke daga cutar a fadin jihar

Muna neman DSS ta sako Nwogwugwu nan take – PDP

Jam’iyyar PDP na kira ga hukumar tsaro ta DSS da ta sako kakakinta na jihar Imo Ambrose Nwogwugwu ba tare da wani sharadi ba. PDP na zargin jami