Uncategorized

Uncategorized

HOTUNA: Sabuwar cibiyar killace masu coronavirus a Legas

A ranar Juma’a 1 ga watan Mayu gwamnan jihar Legas Babajide Sanwo-Olu ya kaddamar da wata sabuwar cibiyar killace masu dauke da cutar coronaviru

Yadda mazauna Kaduna ke kallon tsawaita dokar hana fita

Mazauna Kaduna na ci gaba da fadin albarkacin bakinsu game da sanarwar da gwamnatin jihar ta bayar cewa ta tsawaita dokar hana fita da kwana 30 kuma t

An umarci limamai da su dakatar da jam’i a masallatai

Mai Martaba Sarkin Jama’a Alhaji (Dakta) Muhammad Isa Muhammad II, ya umarci dukkanin limaman da ke masarautarsa da su bi umarnin gwamnati da sh

Kayyade ranakun cin kasuwa na jawo mana asara —’Yan tumatur

Masu sayar da kayan lambu a kasuwar tumatur ta Abuja da ke Deidei sun koka da yadda kayyade ranakun bude kasuwanni ke jawo masu asara. A farkon makon

COVID-19: An samu sabbin kamuwa 22

An samu karin mutane 22 da aka tabbatar sun kamu da cutar coronavirus a Najeriya. Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa ta Najeriya (NCDC) ce ta bayya