Uncategorized

Uncategorized

Kushe ba zai hana ni goyon bayan Tinubu ba —Rarara

Rarara na da kwarin gwiwar cewa ayyukan Tinubu za su samar da kyakkyawan sakamako cikin watanni uku masu zuwa

Yadda Kirista ya taimaki mahaifiyar Rarara a hannun masu garkuwa

Dattijuwar ta shafe kwana 20 a hannun ’yan bindigar da suka yi garkuwa da ita.

Mahara sun kashe mutane 5 a masallaci a Nasarawa

mutanen da aka kashe a masallacin sun yi gudun hijira ne daga wasu kauyuka da ’yan bindiga addaba

Zanga-zanga ’Yancin ’Yan Najeriya ne —Kungiyar Arewa

Kungiyar Fafutikar Sake Farfaɗo da Arewa ta bayyana goyon bayanta ga shirin zanga-zangar yaki da tsadar rayuwa a Najeriya.

Sojoji sun ceto mutane 7 daga hannun Boko Haram a Borno

Dakarun sojin Najeriya da ‘yan banga sun ceto mutanen da mayakan Boko Haram suka yi garkuwa da su a jihar Borno.