Uncategorized

Uncategorized

Ahmed Manir na APC ya lashe zaben kujerar majalisar wakilai na mazabar Lere

Injiniya Ahmed Manir na jam’iyyar APC ne ya lashe zaben kujerar majalisar wakilai ta tarayya, ta mazabar Karamar Hukumar Lere da ke Jihar Kaduna,  a z

PDP ta yi watsi da sakamakon zabe

Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya PDP ta yi watsi da sakamakon zaben da ake gabatarwa a Abuja inda ta bayyana cewa sakamakon ba sahihi ba ne. A

Sakamakon zabe: An tafi hutu

Hukumar INEC ta tafi hutun sanar da sakamakon zabe zuwa karfe biyu da rabi

Buhari ya lashe zaben Osun

Jami’iyyar APC ta samu kuri’a 347,634 a zaben shugaban kasa yayin da jam’iyyar PDP ta samu kuri’a 337,377.

Ike Ekweremadu ya lashe zabensa

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Ike Ekweremadu ya lashe zabensa na Majalisar Dattawa mai wakiltar Kudancin Enugu. Ekweremadu ya samu kuri’