Uncategorized

Uncategorized

Zanen alamomin manyan tituna

Ministan Makamashi da Ayyuka da Gidaje Babatunde Raji Fashola ya fi gaban a ce batun sa gaskiya ce tsagwaronta kan cewa matafiya a kan manyan titunan

Budaddiyar Wasika zuwa ga Gwamnan Zamfara

Tare da fatan kana cikin koshin lafiya. Zan so yin amfani da wannan damar in isar da sakon da nake da tabbacin zai zo gunka. Sai dai ina son duk wani

Matsalar tsaro a Najeriya

Matsalar tsaro a Najeriya sai daukar sabon salo take yi, duk da cewa matsalar ba sabon abu ba ne, to, amma yadda ake maganin lamarin kai kasan bai isa

Me ke faruwa da kasata Najeriya?

Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ta yi rantsuwar kama aiki a ranar 29 ga Mayun bara. Al’umma na cike da farin ciki da murna tare da kyakkyawan fatan

Tsakanin Bukola Saraki da Bola Tinubu (2)

Dimokuradiyyar da ake tutiya da ita, ko’ina a duniya ba a maganar bambancin addini ko kabila ko bangare sai dokoki da ke kunshe a Kundin Tsarin Mulki.