Wasanni

Wasanni

Firimiyyar Nijeriya: Katsina United ta koma mataki na 8

Da wannan nasarar ƙungiyyar ta koma mataki na 8 da maki 29 iri ɗaya da na Niger Tornadoes da Bendel Insurance da ke mataki na 6 da 7.

Najeriya za ta fafata da Masar domin neman na uku a gasar AFCON

Cikin wasanni 7 na baya da ƙasashen suka fuskanci juna, Masar ta yi nasara sau 4, yayin da Najeriya ta yi nasara sau biyu.

Kano Pillars ta samu nasara karon farko a wasan baƙunta a bana

Kano Pillars ta samu damar matsawa zuwa mataki na 18 da maki 22 cikin wasanni 20 da ta buga a bana.

CAF ta dakatar da Samuel Eto’o wasanni huɗu da cin tara

Ana ta ɓangaren hukumar ƙwallon ƙafa ta Kamaru FECAFOOT ta karɓi hukuncin amma ta soki tsarin, ta sha alwashin ɗaukaka ƙara,

Mane ya kai Senegal wasan ƙarshe na AFCON

Mohamed Salah bai samu damar yin tasiri ba sakamakon tsauraran matakan tsaron da ’yan Senegal suka ɗauka a kansa.