Qatar 2022: Kocin Brazil ya ajiye aikinsa
Bayan rashin nasara a hannun Crotia, Tite wanda ya jagoranci Brazil wajen lashe Gasar Copa America a 2019 ya yi murabus
Wasanni
Bayan rashin nasara a hannun Crotia, Tite wanda ya jagoranci Brazil wajen lashe Gasar Copa America a 2019 ya yi murabus
Rodrygo da Marquinhos sun zubar wa da Brazil fanareti.
Kocin ya dora alhakin rashin nasarar tawagar a kansa.
Dan damben ya fadi kasa warwas bayan da ya sha wawan naushi a habarsa.
Tuni Maroko ta daga darajar Afirka a Gasar Kofin Duniya da ake yi a Kasar Qatar.