Qatar 2022: Zakir Naik na halartar Gasar Kofin Duniya
Gwamnatin Qatar ta gayyaci Dokta Zakir Naik domin ya gabatar da majalisin wa’azi a yayin da ake Gasar Cin Kofin Duniya a kasar.
Wasanni
Gwamnatin Qatar ta gayyaci Dokta Zakir Naik domin ya gabatar da majalisin wa’azi a yayin da ake Gasar Cin Kofin Duniya a kasar.
Aminiya za ta kawo muku rahotanni na musamman da wainar da ake toyawa gasar ta farko a yankin Larabawa.
An ba wa Benzema hutun sati uku sa’o’i kadan kafin fara Gasar Kofin Duniya ta Qatar 2022
Dan wasan ne ya sanar da haka a shafinsa na Twitter
An umarci kamfanin giya na Budweiser, babban mai daukar nauyin harkokin FIFA, da ya kawar da rumfunansa