AFCON 2025: Super Eagles ta tsallaka zagayen ’yan 16
Najeriya ce ke kan ragamar teburin rukunin da maki shida daga wasanni biyu.
Wasanni
Najeriya ce ke kan ragamar teburin rukunin da maki shida daga wasanni biyu.
Mai masaukin baƙi ta fara gasar da ƙafar dama bayan doke Comoros da ci 2 da nema.
Ɗan wasan mai shekaru 33 a duniya, yanzu haka yana mura leda tare da Kano Pillars.
Slot wanda ya samu saɓani da Salah kan ajiye shi a benci a wasanni uku a jere, ya ce yana da yaƙinin cewa, Salah zai ci gaba da bugawa ƙungiyar wasa
Ɗan wasan mai shekara 26 ya sami kyautar mafi girma a bikin da aka gudanar mai ban sha’awa.