Kofin Afirka na mata: Afirka ta Kudu ta doke Najeriya
Afirka ta Kudun ta fanshe doke ta da Najeriya ta yi a wasan karshe na gasar ta karshe da aka buga a 2018.
Wasanni
Afirka ta Kudun ta fanshe doke ta da Najeriya ta yi a wasan karshe na gasar ta karshe da aka buga a 2018.
Najeriya ta lashe gasar sau tara, inda ta fito gaba-gadi domin neman lashe gasar karo na 10.
Zaman Salah zai kara karfafa gwiwar magoya bayan Liverpool.
Gasar ta wannan karon ta zo a wani yanayi da za ta ci karo da wasannin lig-lig na Turai.
Barcelona na son kulla kwantiragin shekaru 3 ne da dan wasan kan yuro miliyan 35.