AFCON2021: Senegal da Masar za su kara a wasan karshe
Kasashen biyu za su raba-raini a wasan karshe na gasar AFCON 2021.
Wasanni
Kasashen biyu za su raba-raini a wasan karshe na gasar AFCON 2021.
Dan wasan bai gama murmurewa daga raunin da ya samu a wasansu da da Elche ba
A ranar Alhamis ce za a fafata wasan kusa da karshe na Gasar Cin Kofin Afirka tsakanin kasar Kamaru mai masaukin baki da kasar Masar a wasan da ake wa
Senegal ta samu nasara bayan ta lallasa tawagar Burkina Faso.
Sai dai za a bude gasar cike da fargabar wasu kalubale.