Wasanni

Wasanni

Duk da goyon bayan Buhari, an fatattako Super Eagles daga AFCON

Tunisia ce za ta buga wasan Quater Final a Garoua tare da Burkina Faso ranar Asabar.

AFCON 2021: Burkina Faso ta tsallaka mataki na gaba

An dai tashi wasan ne 1-1.

Kai-tsaye: Najeriya da Tunisiya

Daya daga cikin wasannin zagaye na biyu na Gasar Cin Kofin Nahiyar Afirka, AFCON 2021. Karawa tsakanin Najeriya da Tunisiya a Garoua.

AFCON 2021: Ahmed Musa ya ba da tallafin $1,500 don kammala ginin masallaci a Kamaru

Tun da ’yan wasan suka je birnin dai a masallacin suke salla.

AFCON 2021: COVID-19 ta kama ’yan wasa 12 a tawagar Tunisia

Hakan dai na nufin ba za su fafata wasan da kasarsu za ta buga da Najeriya ba.