Wasanni

Wasanni

AFCON 2021: Najeriya ta yi wa Masar ci 1 mai ban haushi

Iheanacho ya zura kwallon ne minti 30 da fara zagayen farko na wasan da ya gudana a kasar Kamaru.

AFCON 2021: Najeriya ta yi wa Masar ci daya mai ban haushi

Super Eagles ta Najeriya ta doke takwararta ta Masar da ci daya da nema a wasan farko na rukunin D na Gasar Cin Kofin Afirka da ke wakana a Kamaru. Da

AFCON: ’Yan wasan Super Eagles 6 da za su kayatar da ’yan Najeriya

Aminiya ta zakulo wasu ’yan wasa da take ganin za su fi taka rawar gani a wasan.

Kofin Afirka: ’Yan Arewa da ke cikin tawagar ’yan wasan Najeriya

A ranar Talata ce Najeriya za ta fara buga wasa a gasar.

Kotu ta umarci a saki zakaran kwallon tennis na duniya, Novak Djokovic

An dai tsare shi ne saboda karya dokar COVID-19.