Wasanni

Wasanni

Yadda maza ke gumurzu a Gidan Damben Gargajiya na Kano

Wakilin Aminiya ya leka gidan damben gargajiya da ke a harabar filin wasanni na Ado Bayero Square da ke a birnin Kano, inda ya ga yadda wasan ke gudan

Za a fara nuna gasar Firimiyar Najeriya kai tsaye

Hukumar Shirya Gasar Firimiyar Najeriya (LMC) ta sanar da cewa za a fara nuna wasannin gasar Firimiyar Najeriya kai tsaye a talabijin. Za a rika nuna

Diego Costa zai bar kungiyar Atletico Madrid

Kungiyar ta amince da warware yarjejeniyar ne, bayan da Costa ya aike mata da bukatar hakan a rubuce.

Ronaldo ya yi fice a harkar kwallon kafa —Messi

Dan wasan gaba na kungiyar Barcelona, Lionel Messi, ya yi furuci kan babban abokin hamayyarsa a harkar tamola, Cristiano Ronaldo, inda ya bayyana Rona

Ronaldo da Ozil za su sake haduwa a kulob daya

Jaridar Tuttosport ta ruwaito cewa Erkut Sogut, dillalin dan wasan tsakiya na kungiyar Arsenal, Mesut Ozil ya tuntubi kungiyar Juventus ta Italiya a k