Abin da ya kawo wa Messi tarnaki a barin Barcelona
Dan wasan Barcelona Lionel Messi, ya ce zai ci gaba da zama a kungiyar saboda ba zai iya biyan kudin da kungiyar ta yanke a kansa na Yuro miliyan 700
Wasanni
Dan wasan Barcelona Lionel Messi, ya ce zai ci gaba da zama a kungiyar saboda ba zai iya biyan kudin da kungiyar ta yanke a kansa na Yuro miliyan 700
Dan wasan da ya fi yawan kwallo a Barcelona ya fadi dalilinsa na zama a kungiyar
A ’yan kwanakin baya ne dan asalin kasar Argentina kuma kyaftin dinta wanda yake taka leda a Barcelona na tsawon lokaci Lionel Messi dan shekara 33, y
Tsohon mai tsaron ragar kungiyar kwallon kafa ta Flying Eagles John Falegha ya rasu. Hukumar Kwallon Kafa ta Najeriya (NFF) ta ce John Falegha ya rasu
Fitaccen dan wasan tsakiya kungiyar Manchester United, Paul Pogba ya kamu da cutar COVID-19 kamar yadda mai horas da ’yan wasan kwallon kafa na Farans