Wasanni

Wasanni

Barceona na maraba da Pep Guardiola

A hirar da jaridar La Republica ta Spain ta yi da Shugaban Kulob din FC Barcelona, Maria Joseph Bartomeu a ranar Talatar da ta wuce ya ce har yanzu ku

Gobe Eberton za ta hadu da Arsenal, Man City kuma da Leicester City

A ci gaba da fafatawa a gasar Premier ta Ingila, a gobe Asabar za a buga wasa karo na 18. Kulob din Eberton zai kece-raini ne da na Arsenal da misalin

Tsohon dan kwallon Najeriya Philip Osondu ya rasu

Rahoton da kafar watsa labarai ta Naija news ta kalato ya ce tsohon dan kwallon Najeriya, Philip Osondu ya rasu.  Ya rasu ne a ranar Juma’ar da ta wuc

Zaratan ‘yan kwallon duniya da asalinsu ’yan Najeriya ne

Idan ana maganar fitar da zaratan matasan ’yan kwallon kafa a duniya, Najeriya ba kanwar lasa ba ce, domin idan Najeriya ba ta zo ta daya ba, dole ta

Yadda birkila dan Najeriya ya zama Zakaran Damben Duniya

Zakaran Damben Boksin na Duniya, Anthony Joshua wanda dan asalin Najeriya ya ba  marada kunya a ranar Asabar da dare a kasar Saudiyya lokacin da ya  d