Wasanni

Wasanni

3 ga Nuwamba za a fara gasar Firimiya ta Najeriya

Hukumar Shirya Gasar  Rukunin Kwallon Kafa ta Kasa (LMC) ta  tsayar da ranar da za a fara karkar wasan  Rukunin Firimiya ta bana (2019/2020). Sanarwar

An fara gasar Kofin Zaman Lafiya na Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna

A ranar Asabar da ta gabata ce aka fara gasar cin Kofin Zaman Lafiya na Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Dokta Hadiza Sabuwa Balarabe a garin Kafanc

An kammala gasar cin Kofin AHLAN a Kano

Ranar Larabar da ta gabata ce aka kammala gasar cin Kofin AHLAN da Hukumar Kwallon Kafa (FA) ta Jihar Kano ta shirya. Shugaban Hukumar FA,  Rabi’u Inu

Jibi Man United za ta kara da Liberpool

A ci gaba da fafatawa a gasar Firimiya ta Ingila karo na 9, a jibi Lahadi ne kulob din Manchester United zai hadu da na Liberpool da misalin karfe 4:3

FIFA za ta ba golan Najeriya diyyar Naira miliyan 8

Rahotannin da ke fitowa daga Hukumar Kwallon Kafa ta Duniya (FIFA) sun ce hukumar za ta ba golan Najeriya Frances Uzoho diyyar Yuro dubu 20 da 548 (wa