Wasanni

Wasanni

Dalilin da na koma Ifeanyi Ubah – Abdullahi Abubakar

Matashin dan wasan kwallon kafar nan, Abdullahi Abubakar ya bayyana dalilinsa na sanya hannu a kwantiragi da kungiyar Ifeanyi Ubah ta Jihar Anambra da

Bayan wata 2: Barayi sun ki sakin mahaifiyar Siasia duk da ya biya Naira Miliyan 1.5

Tsohon Kocin Najeriya Super Eagles Samson Siasia ya bayyana takaicinsa kan yadda duk da ya biya Naira miliyan daya da rabi a matsayin kudin fansa wada

An ba Messi damar barin kulob din Barcelona

Shugaban kulob din FC Barcelona da ke Sifen Jose Maria Bartomeu ya ce Lionel Messi yana da damar ya bar kulob din a karshen kaka ta bana muddin yana b

Arsenal ta yi kuskure wajen sayar da Iwobi – Kanu

Tsohon Kyaftin din Kungiyar Kwallon Kafa ta Najeriya Super Eagles Kanu Nwankwo ya bayyana takaicin kan yadda kulob din Arsenal na Ingila ya sayar da d

’Yan kwallon kwandon Najeriya sun haye gasar Olamfik

A ranar Lahadin da ta gabata ce ’yan kwallon kwando na Najeriya bangaren maza da aka fi sani da D’Tigers suka yi rawar gani bayan sun haye zuwa gasar