Wasanni

Wasanni

An zabi ’yan kwallo uku da za su fafata a Gasar Gwarzon Dan Kwallon Duniya ta bana

Hukumar Kwallon Kafa ta Duniya (FIFA) a ranar Litinin ta zabi ’yan kwallo uku da za su fafata a Gasar Gwarzon Dan Kwallon Duniya ta bana. ’Yan kwallon

Madrid ta yi musayar gola da PSG

A ranar Litinin da ta wuce ana gab da rufe kasuwar cinikin ’yan kwallo, kulob din Real Madrid da ke Sifen ya kulla yarjejeniya da kulob din Paris Sain

Barcelona da Neymar za su ci gaba da sa-in-sa a kotu

Rahotanni da ke fitowa daga Sifen sun ce a ranar 27 ga Satumba ne za a ci gaba da sauraron kararrakin da FC Barcelona da Neymar suka kai kotu, inda ko

Messi ne ya aika wa Neymar sakon tes don ya koma Barcelona

  Rahoton da kafar labarai ta Mailonline ta kalato ya nun cewa dan kwallon FC Barcelona, Lionel Messi ne ya aika wa Neymar sakon tes a asirce don

An kai karar Majalisar Dokoki kan sayen motocin alfarma

Kungiyoyin yaki da cin hanci da rashawa da na kare hakkin dan Adam da kuma wadansu ’yan kishin kasa su 6,721 sun shigar da kara a gaban kotu a kan yad