Wasanni

Wasanni

A shirye nake in kai Kano Pillars zuwa Nes Lebul – Surajo Yahaya

Sabon Shugaban Kungiyar Kwallon Kafa ta Kano Pillars, Alhaji Surajo Shu’aibu Yahaya, ya ce yana da burin mayar da kungiyar ta zama daya daga cikin kun

Maroko 2019: Yau Flying Eagles za ta kece raini da Burkina Faso a wasan karshe

A ci gaba da fafatawa a Gasar Wasanni ta Afirka karo na 12 da ke gudana a kasar Maroko, a yau Juma’a da misalin karfe 5:00 na yamma agogon Najeriya ne

Canja Sheka: Aledis Sanches zai koma Inter Milan

Rahotanni daga kulob din Manchester United na Ingila sun ce a shekaranjiya Laraba, kulob din ya kulla yarjejeniya da Inter Milan da ke Italiya game da

Gobe za a rufe Gasar Wasanni ta Afirka a Maroko

A gobe Asabar idan Allah Ya kai mu za a kammala Gasar Wasanni ta Afirka karo na 12 a kasar Maroko. An fara gasar ce a ranar 19 ga wannan wata inda ake

Gasar Firimiya:  Jibi Arsenal za ta hadu da Tottenham

A ci gaba da fafatawa a gasar rukuni-rukuni ta Ingila ta Firimiya a jibi Lahadi kungiyar kwallon kafa ta Arsenal za ta hadu da takwararta ta Tottenham