Wasanni

Wasanni

….Kada a kori Kocin Eagles – Akpeyi

Daniel Akpeyi golan da ya kama wa kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles kwallo a Gasar Cin Kofin Afirka a Masar, ya ce bai dace a kori Gernot Rohr dag

Kotu ta janye daga tuhumar Ronaldo

Shahararren dan wasan Portugal ba zai fuskanci shari’a bayan da aka zarge shi da yi wa wata fyade a birnin Las Vegas na Amurka, kamar yadda BBC

AFCON 2019:  Yau za a yi wasan karshe a tsakanin Senegal da Aljeriya

A yau Juma’a da misalin karfe takwas na dare agogon Najeriya ake sa ran za a yi wasan karshe a G0asar Cin Kofin Afirka da ke gudana a Masar. Za a yi w

AFCON 2019: Najeriya ta zama ta uku

A shekaranjiya Laraba ne kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles ta zama ta uku a Gasar Cin Kofin Afirka da ke gudana a Masar bayan ta lallasa

Ighalo da Obi sun daina yi wa Eagles kwallo

Rahotannin da ke fitowa daga Masar sun nuna ’yan kwallon Super Eagles biyu John Mikel Obi da Odion Ighalo sun daina bugawa kasar haihuwarsu kwallo. ’Y