Wasanni

Wasanni

An sake yin garkuwa da mahaifiyar Siasia

Mutanen da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sake yin garkuwa da mahaifiyar tsohon Kocin Super Eagles Samson Siasia a gidanta a Jihar Bayelsa.

NFF ba ta da niyyar korar Kocin Eagles – Amaju Pinnick

A ranar Litinin da ta gabata ce Shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Najeriya (NFF) Mista Amaju Pinnick ya tabbatar wa manema labarai cewa hukumarsa ba ta

AFCON 2019: Najeriya ta doke Tunisiya da ci 1- 0

Wasan da Najeriya ta yi da kasar Tunisiya, Najeriya ta samu nasarar kai mataki na uku bayan ta yi wa Tunusiya ci daya mai ban haushi.

AFCON 2019:  Nigeriya ta kai matakin Semi Fainal

A shekaranjiya Laraba ce kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles ta Najeriya ta lallasa Afirka ta Kudu da ci 2-1 a wasan Kwata-Fainal a gasar cin Kofin

…Senegal ta kai wasan Semi Fainal bayan shekara 13

A karon farko a cikin shekara 13 kasar Senegal ta kai matakin Semi Fainal a gasar cin Kofin Afirka. Dan kwallonsu Gueye ne ya jefa kwallo daya tilo a