Afcon 2019: Najeriya ta lallasa Guinea 1-0
Wannan nasarar da Najeriya ta samu ya sa ta zama ta farko da ta kai zagayen gaba a gasar cin kofin Nahiyar Afirka ‘Afcon 2019’ da ake yi a kasar Masar
Wasanni
Wannan nasarar da Najeriya ta samu ya sa ta zama ta farko da ta kai zagayen gaba a gasar cin kofin Nahiyar Afirka ‘Afcon 2019’ da ake yi a kasar Masar
‘Yan wasan kafan Najeriya na Super Eagles na fafatawa da kasar Guinea a wasan rukunin B da ake yi a filin wasa na Alexandria da ke Masar a gasar cin k
Tawagar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles ta samu maki uku a wasan farko na rukuni na biyu, bayan da ta doke Burundi 1-0.
Mista Patrick Pascal (MON), tsohon dan kwallon Super Eagles ne kuma yanzu haka mamba ne a Kwamitin Kula da Tsare-Tsaren Kungiyar a Hukumar Kwallon Ka
A yau Juma’a ce ake sa ran za a fara fafatawa a gasar cin Kofin Afirka karo na 32. An fara gasar ce tun a 1957 kimanin shekara 52 da suka wuce. Tun d