Wasanni

Wasanni

Za a fara shari’ar Jami’an Hukumar NFF a ranar 1 ga watan Yuli

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ware ranar 1 ga watan Yulin 2019 a matsayin ranar da za ta fara sauraron karar da aka kai manyan jami’an hukumar N

Infantino ya yi ta-zarce a shugabancin FIFA

A shekaranjiya Laraba ne aka sake zabar shugaban Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA Gianni Infantino a karo na biyu. Infantino dai ya sake zama shuga

U-20: Senegal ta fitar da Najeriya

A ci gaba da fafatawa a gasar cin kofin kwallon kafa na duniya bangaren maza da yanzu haka yake gudana a Katar, a ranar Litinin da ta wuce ne Senegal

Yau za a fara gasar cin kofin duniya na mata

A yau Juma’a ake sa ran za a fara gasar cin kofin kwallon kafa na duniya na mata a Faransa. Kasashen da za su fafata a yau sun hada da mai masaukin ba

Shugaban hukumar kwallon kafa ta Jihar Kaduna ya lashe zabe a karo na biyu

Shugaban hukumar kwallon kafa ta Jihar Kaduna Sharrif Abdullahi Kassim ya sake lashe zaben shugabancin hukumar bayan ya kada abokin takararsa, Sani Ab