Wasanni

Wasanni

Wasan Sada Zumunta: Najeriya ta doke Laberiya da ci 2-1

A ranar Talatar da ta wuce ce kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles ta Najeriya ta lallasa takwararta ta Laberiya ta ci 2-1 a wani wasan sada zumunta

FC Rising Star ce ta lashe Gasar cin Kofin Ma’ajin Dutse

kungiyoyi 16 ne suka fafata a gasar cin Kofin Ma’ajin Dutse Alhaji Babangida Umar Gantsa kuma mai neman takarar dan Majalisar Tarayya daga kanan

Talata mai zuwa za a fara Gasar Zakarun Kulob na Turai

A ranar Talata mai zuwa ce ake sa ran za a fara Gasar Zakarun Kulob na Turai  ta bana. kungiyoyin kwallon kafa 32 ne suke fafatawa a wannan gasa

Modric da Ronaldo da Salah ne za su fafata a Gwarzon dan kwallon duniya na bana

A ranar Talatar da ta gabata ce Hukumar shirya kwallon kafa ta duniya (FIFA) ta fitar da sunayen ’yan kwallo uku da za su fafata a gasar Gwarzon dan k

kungiyoyin da za su fafata A Gasar Zakarun Kulob na Turai:

RUKUNIN A: Atletico Madrid Borussia Dortmund Club Brugge Monaco RUKUNIN B Barcelona Inter Milan PSb Eindhoben Tottenham Hotspur RUKUNIN C Liberpool Na