Wasanni

Wasanni

FIFA za ta dage Najeriya da Ghana idan ….

Hukumar kwallon kafa ta duniya (FIFA) ta dibar wa kasashen Najeriya da Ghana wa’adin cewa in ba a samu maslaha ba, to za ta dage kasashen biyu d

Gobe za a gwabza a tsakanin Chelsea da Arsenal

A ci gaba da fafatawa a gasar rukunin firimiya na Ingila,  gobe Asabar ne ake sa ran  za a yi wasa mai zafi a tsakanin kungiyar kwallon kafa

Facebook zai nuna wasannin Laliga kai tsaye kyauta

Kamfanin Facebook ya sanar da cewa zai nuna dukka wasannin Laliga 380 na kasar Spain na kakar bana kai tsaye kyauta. Shugaban Laliga ya bayyana cewa z

Simon Moses ya koma Lebante

dan kwallon Najeriya, Simon Moses ya samu nasarar sanya wa kulob din Lebante na Sifen hannu. Moses ya sanya hannu ne a kwantaragin shekara 5 kamar yad

Idan Man U. ta kori Mounrinho za ta ba shi diyyar Naira biliyan 5

Jaridar Mirro ta Ingila ta ce idan kungiyar Manchester United ta Ingila ta kori kocinta Jose Mourinho a kakar wasa ta bana, to za ta ba shi  diyy