Wasanni

Wasanni

Simon Moses ya koma Lebante

dan kwallon Najeriya, Simon Moses ya samu nasarar sanya wa kulob din Lebante na Sifen hannu. Moses ya sanya hannu ne a kwantaragin shekara 5 kamar yad

Idan Man U. ta kori Mounrinho za ta ba shi diyyar Naira biliyan 5

Jaridar Mirro ta Ingila ta ce idan kungiyar Manchester United ta Ingila ta kori kocinta Jose Mourinho a kakar wasa ta bana, to za ta ba shi  diyy

Bauchi ta lashe gasar kwallon kafa ta matasan Afirka ta Yamma

kungiyar kwallon kafa ta Darazo United da ke Jihar Bauchi ta lashe gasar cin Kofin Kwallon kafa ta Gwamnonin Jihohin kasashen Afirka ta Yamma tare da

’Yar kwallon Falcons ta saya wa iyayenta gidan kasaita a Legas

Shahararriyar ’yar wasan kungiyar kwallon kafa ta mata ta Najeriya wato Falcons Asisat Oshoala ta saya wa iyayenta wani katafaren gida a Unguwar

N’golo Kante zai fi kowane dan kwallo daukar albashi a Chelsea

Kulob din Chelsea na Ingila ya yanke shawarar kara wa dan kwallonsa N’golo Kante albashi.  Kulob din ya ce idan hakan ya yiwu dan kwallon n