Yau Eagles za ta yi wasan sada zumunta da Dimokuradiyyar Kongo
A yau Juma’a ne ake sa ran kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles za ta yi wasan sada zumunta da kasar Dimokuradiyyar Kongo a filin wasa na Fatak
Wasanni
A yau Juma’a ne ake sa ran kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles za ta yi wasan sada zumunta da kasar Dimokuradiyyar Kongo a filin wasa na Fatak
A gobe Asabar idan Allah Ya kaimu ake sa ran za a yi wasan karshe na gasar cin kofin zakarun kulob na Turai a tsakanin kulob din Real Madrid na Sifen
Shaharraen dan kwallon Manchester United da ke Ingila dan asalin Faransa Paul Pogba ya tafi Saudiyya don yin Umrah kafin a fara gasar cin kofin duniya
Rahotanni da ke fiowa daga Ingila sun nuna hukumomin kasar Ingila suna bincike a kan mai kulob din Chelsea Roman Abramobic a kan yadda ya tara dukiyar
Rahotanni daga kasar Brazil na nuna cewa tsohon dan wasan Brazil Ronaldinho zai aura mata biyu a rana daya. Tsohon dan wasan Barcelona din zai yi aure