Wasanni

Wasanni

’Yar kwallon Kamaru ta mutu a lokacin atisaye

Hukumar shirya kwallon kafa a Kamaru (FECAFOOT) ta bayar da sanarwar rasuwar golan kungiyar kwallon kafa ta mata Jeanie Christelle Djomnang a lokacin

Jami’in da ya lura da wasan Kano Pillars da Ikorodu United ya mutu a Otel

Tanko Nuru jami’in da ya lura da yadda wasa ya kaya a tsakanin Kano Pillars da Ikorodu United (Match Commissioner) ya rasu.  An tsinci gawarsa ce

Gasar La-Liga: Gobe za a san kulob din da zai zama zakara

A gobe Asabar 14 ga wannan wata da muke ciki ne ake sa ran za a yi wasan karshe a gasar rukuni-rukuni na Sifen da aka fi sani da La-Liga. kungiyo

U-20 ta lallasa Katsina United ci 3-1

kungiyar kwallon kafa ta kasa ta ’yan kasa da shekara 20 (U-20) da aka fi sani da Flying Eagles ta lallasa kulob din Katsina United 3-1 a wasan sada z

Messi ya taba samun jan kati kuwa?

Wannan ita ce tambayar da wadansu masoya kwallon kafa suka yi mini a lokacin da suke musun kwallo a kan ko Lionel Messi ya taba samun jan kati (Red Ca