…Kocin Leicester City ya samu kyautar Naira biliyan biyu
Saboda da nasarar da kulob din Leicester City na Ingila ya samu na lashe gasar rukunin firimiyar Ingila, kocinsu Claudio Raneri ya samu kyautar
Wasanni
Saboda da nasarar da kulob din Leicester City na Ingila ya samu na lashe gasar rukunin firimiyar Ingila, kocinsu Claudio Raneri ya samu kyautar
A ranar Talatar da ta wuce ne Kwamitin ladabtarwa na Hukumar da ke kula da gasar rukuni-rukunin Najeriya (NPFL) ya bayar da sanarwar zaftare wa kulob
Tsohon golan Najeriya bincent Enyeama da ke yin kwallo a kulob din Lille na Faransa ne na shida a jerin gololin da suka fi nuna kwazo a Nahiyar Turai.
Shahrarren tsohon dan kwallon kulob din Arsenal da ke Ingila Thierry Henry ya shirya tsaf don zama kocin kulob din a karshen kakar wasa ta bana.
Hukumar shirya wasan kwallon kafa ta Ingila (FA) a ranar Talatar da ta wuce ne ta bayar da sanarwar dage dan kwallon gaba a kulob din Leicester City J