Wasanni

Wasanni

Arsenal ta fara yunkurin maye Wenger da Mourinho

Rahotannin da ke fitowa daga Ingila sun nuna kulob din Arsenal ya shiga sahun masu zawarcin tsohon kocin Chelsea Jose Mourinho don ya maye gurbin koci

Yau Najeriya za ta kece raini da Masar a Kaduna

A yau Juma’a ne ake sa ran kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles za ta kece raini da kungiyar kwallon kafa ta Masar a garin Kaduna a wasan neman zuwa

Gasar firimiya ta Ingila: Jibi za a kece raini a tsakanin City da United

A jibi Lahadi idan Allah Ya kaimu za a kece raini a tsakanin kulob din Manchester City da kuma na Manchester United da ke Ingila a gasar rukunin firim

Masar ta gayyato zaratan ’yan kwallo don karawa da Eagles

A shirye-shiryen tunkakar wasan da Masar za ta yi da Super Eagles a kokarin hayewa gasar cin kofin Afirka wanda za a yi a ranar 25 ga wannan wata a Ka

NFF za ta biya sabon kocin Eagles Naira miliyan 16 a wata

Hukumar shirya kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ta fara shirin dauko sabon koci daga waje wanda zai maye gurbin Samson Siasia kuma ana sa ran  za t