Wasanni

Wasanni

Kotu ta kwace kadarorin Neymar

Wata kotu a Brazil ta bayar da umarnin a kwace kadarorin da shahararren dan kwallon FC Barcelona Neymar da Silba Santos Junior ya mallaka a kasar sabo

An kori Tijjani Babangida daga Eagles

Hukumar kula da kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ta bayar da sanarwar korar Tijjani Babangida a matsayin mai taimaka wa koci Sunday Oliseh na musamman a

Ya kashe alkalin wasa saboda jan kati

Wani abu mai kama da almara ya faru a Ajantina a karshen makon jiya bayan wani dan kwallo ya bindige alkalin wasa jim kadan bayan ya ba shi katin kora

Jibi za a fara gasar firimiya ta Najeriya

Kwamitin da ke da alhakin shirya gasar rukuni-rukunin firimiya na Najeriya (League Management Committee) ya bayar da sanarwar a jibi Lahadi 21 ga wata

Gasar firimiya ta bana: An ba Neja Tornadoes Naira miliyan 25

Gwamnan Jihar Neja Alhaji Abubakar Sadik Sani Bello ya umurci Kwamishinan kula da Harkokin Kudi na Jihar ya gaggauta samar wa kungiyar kwallon kafa ta