Wasanni

Wasanni

Har yanzu NFF ba ta biya ni albashin da nake bi bashi ba – Stephen Keshi

Tsohon kocin kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles Stephen Keshi ya ce har yanzu hukumar kula da kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ba ta biya shi basussu

Litinin za a sanar da Gwarzon dan kwallon Duniya

A ranar Litinin 11 ga watan nan da muke ciki ne ake sa ran za a sanar da wanda ya lashe Gwarzon dan kwallon duniya na shekarar 2015 a wani bikin karra

Babaganaru ya sabunta kwantaraginsa a Kano Pillars

Mai horar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars Muhammad Babaganaru  zai ci gaba da horar da kungiyar na tsawon shekara guda bayan

Ebola: CAF ta dage takunkumin da ta kakaba wa Guinea

Hukumar kwallon kafa ta Afirka CAF ta aika da wata wasika ta musamman ga kasar Guinea inda ta nuna kasar za ta iya cigaba da gudanar da wasannin kwall

An fara rububin Ronaldinho a Ingila

Rahotannin da ke fitowa sun nuna kulob da dama ne a Ingila suka fara zawarcin tsohon dan kwallon FC Barcelona na Sifen Ronaldinho.A wata tattaunawa da